Post Top Ad

Post Top Ad

Tuesday, November 24, 2020

Saturday, November 21, 2020

November 21, 2020

GIST : It's not like I'm a kill joy...but you still outside You never enta ( Find out )

 



Comments 


"It's not like I'm a kill joy...but you still outside. You never enta"


"What makes you think the plane didn’t just land or she was just about boarding and she decided to take the picture? She wouldn’t be there in the first place if she didn’t board the flight. Please have sense"


"Why are all CeeCee bitter? I can see u have all the sense but lack sense of humor 

Mys Sherlock Holmes"


"I fuh follow you drag, but I saw your username.."


"Whatever makes you happy do it...see how happy she's BC she used flight so celebrate her....We ve difference desires"


"God knows once I enter plane like this it must take me to Canada , I no care if it's inter state or not , them no born the pilot well"


Thursday, November 19, 2020

November 19, 2020

NEWS : ASUU CALL OF STRIKE AND URGED ALL SCHOOLS TO RESUME FULL ACADEMIC ACTIVITIES

 



‘The Academic Staff Union of Universities, ASUU, following a meeting held with the Federal

Government on Monday 16th, November 2020 sequel to the Memorandum of Action signed

between ASUU and the Federal, has on Wednesday, 18th November 2020, suspended the over

Seven months-old strike it embarked upon since Sunday, 4th April, 2020. The action of 2020,

was suspended following the signing of a Memorandum of Action (MoA) in which the Federal

Government of Nigeria (FGN) promised to address the contentious issues within a timeline that

was to end in February 2021


Hence all schools are urged to resume full academic activities from Monday 23rd November

2020


While announcing the suspension of the nationwide action, however, our Union made it

categorically clear that “ASUU will not hesitate to review its position should government renege

on the signed Memorandum of Action’.


The Union apologize for all inconveniences caused to students and parents alike.


 

Tuesday, November 17, 2020

November 17, 2020

LET'S TALK : TWITTER USER SHARES A STORY & THREATEN TO EXPOSED EX- ONLINE BOYFRIEND IF HE DID NOT PAY THE MONEY SHE LEND HIM




 I met with this guy online, we started talking and one way or the other we got intimate bc he had this kinda vibe i like.





We got to talk everyday,do video call most times and all,i actually would say i like him and i think he does too


After few months of talking, he started acting weird and i tried to ask him what went wrong and why he's giving me different vibe from the one we used to had,he explained to me how he has been broke and how he has been trying to settle with his school stuff and his house



Rent cos he has an apartment in school and the payment would soon be due,I told him I'll actually love to help but I'm not working and I don't have much with me but he pleaded with me to try to help him bc he has no one else to ask,he keep disturbing for almost 2 weeks


I decided to lied to my mom that I wanted to start some business and she borrowed me the money, I told her I would refund her after I start making profit from the sales.She gave me 28k which I transferred to this guy the next day, he was very happy when he got it and he called to appreciate.

One month later,I decided to ask him for the money since he promised to refund it as soon as possible,he told me he didn't forget about the money and he would return it as soon as he has it,we were still talking and vibing well after then until we both agreed to


Meet and he promised to give me the money on the said date, we met at one hotel that was during August if I can still remember clearly, we were both happy to meet after all the texts,calls and all. We started gisting about lotta things till he started acting funny,he made


Seductive moves towards me,he started touching my boobs and keeps pulling me closer to him,I felt his huge dick towards me when he pulled me closer to him,I told him to stop that I'm actually not here to have anything like this with him,that I just wanted to see him


After all and collect the money he would give me today,he was like he can't resist me that he's already hard that I should at least help him out and not leave him this way.

He actually wanted to had his way but I refused and left angrily.


He actually stopped talking to me after then cos I didn't allow him had his way,I really do not care also but I'm more concerned about the money now cos my mom keeps asking me and I keep lying to cover up.


He refused to send me the money even after pleading with him,he even threatened to block me if I continue bugging him about the money,he actually blocked me on WhatsApp and blocked me from calling him afterwards.

I know you can see this,I refused to stay silent anymore,


I really do not care about your reputation anymore bc he's actually an influencer on twitter here,I know you can see this and if you refuse to say anything after all of these or keep quiet I'm definitely going ahead to upload all your nudes on my phone,your videos


And your dirty chats with me.

You keep doing big boy online not knowing you're one useless and poverty stricken bastard offline.

Return my money now or face the consequences afterward.


I'm dropping his @ soon since he wants to stay silent.

November 17, 2020

LET'S TALK : TWITTER USER SHARES A STORY ON HOW HE GET DUMPED BY A GIRLFRIEND AFTER HE SUPPORT HER EDUCATION

 


I understand it wasn’t necessary to post this on the tl but I don’t want my fellow brothers to get themselves in this trap,taking care of a girl and trying to nurture her is suicide.The girl I sacrificed most of my resources give,made sure she completed her secondary school
















I’m really hurt Pensive face and can’t take it anymore



I have tried calling her number she is not picking Man facepalmingMan facepalmingI haven’t been in this kind of situation before I can’t stand it










And Nursing training turned her back to me saying she doesn’t want me anymore nor be in the relationship I took it has a joke but like seriously she was not joking at all Man facepalmingMan facepalming she started acting rude some weeks back but didn’t recognize Broken heart






Monday, November 16, 2020

Sunday, November 15, 2020

November 15, 2020

RELIGION : INSULTING PROPHET MUHAMMAD ( PBUH ) IN EUROPE LAND YOU IN JAIL COURT DECLARES

 




From now on, insulting the Prophet Muhammad (peace be upon him) is a serious crime in Europe

A European Court of Human Rights has ruled that insulting the Prophet Muhammad (peace be upon him) is now a serious crime across Europe.

Seven judges ruled that insulting the Prophet Muhammad (peace be upon him) was not a right in Europe and that anyone who did so would face up to life in prison.

May God bless the Prophet, Amin

Saturday, November 14, 2020

Wednesday, November 11, 2020

November 11, 2020

LET'S TALK : SAMA DA KASHI 14 NA YAN NIGERIA NA SHAN TABAR WIWI ( WEED )

 




Gwamnatin Najeriya ta ce sama da  14 da rabi na al’ummar kasar na shan wiwi ko hodar ibilis ko kuma kodin da ke tagayyara hankalinsu.


Daraktar da ke Yaki da Masu Amfani da Haramtattun Kwayoyi a Hukumar NDLEA Titus-Awogbuyi Joyce ta sanar da haka sakamakon alkaluman da hukumar ta tattara a shekarar 2018.





Jami’ar ta ce, alkaluman sun kuma bayyana cewar, daga cikin mutane 4 da ke ta'ammuli da wadannan miyagun kwayoyi guda mace ce, abin da ke nuna yadda matsalar ta shafi kowanne bangare.




Hukumar Yaki da Amfani da Miyagun Kwayoyin na Majalisar Dinkin Duniya ta ce mutane miliyan 246 suka yi amfani da irin wadannan kwayoyi a duniya daga shekarar 2014.




Ministan Kasafin Kudin Najeriya da Tsare-Tsare, Prince Clem Ikanade Agba ya ce matsalar na yi wa kasa matukar illa wajen ci gabanta.



November 11, 2020

GIST : WATA SABUWA Rarara Ya Saka Matar Aure A Bidiyon Wakarsa Ta "Jahata Ce"

 




An gano cewa jarumar da shahararren mawaki Dauda Kahutu Rarara ya yi amfani da ita a shirin wakarsa mai taken 'JAHATA CE' Matar aure ce, kuma sunanta Maryam Muhammad kuma tuni mijinta ya sha alwashin maka mawaki Rarara a kulliya manta sabo domin a bi masa hakkinsa na amfani da matarsa ta aure da aka yi kamar yadda ya bayyana.


Wakar jahata ce an tsara ta ne bisa nuna alhini na tashin-tashinar rashin tsaro da jahar Katsina ke fama da shi tunda jimawa, wanda jarumi Ali Nuhu da Isa Alolo suka bayar da umarnin shirya ta, akwai fitattun 'yan wasa irin su Baballe Hayatu da suka fito a cikinta.





Abdulkadir Inuwa shi ne mijin jaruma Maryam Muhammad ya shaida wa RARIYA cewa aurensu da Maryam dududu bai wuce watanni biyar ba, kuma ya sha alwashin maka mawaki Rarara a gaban kotu don amfani da aka yi da matarsa ba tare da izininsa ba, wanda yanzu haka tuni mijin Jarumar ya fara garzayawa hukumar Hisbah ta jahar Kano da kungiyoyin kare hakkin bil'adama don a bi masa hakkinsa.


Dama dai tuntuni akwai ka'idoji da sharadai da aka ce Hukuma ta gindaya ga kowanne darakta game da matan da suka cancanta a yi amfani da su wajen daukar kowanne irin shiri don magance faruwar matsala irin wannan.


SOURCE : RARIYA By  Indabawa Aliyu Imam

November 11, 2020

RELIGION : WANI BAWAN ALLAH YA BADA FILIN SA, NA MILIYOYIN NAIRA DOMIN GINA MASALLACIN JUMA'A SABODA ALLAH A JIHAR SOKOTO

 






Alhaji Yahaya Buhari Siriddawa Babban Dan Margayi Sarkin Mallaman Sokoto Shaikh Buhari Buhari Siriddawa, ya bada filin sa na milyoyin nairori da kuma daukar nauyin gina Masallacin Jumu'ar saboda Allah da kuma sanya wa Masallacin sunan Mahaifin sa Margayi Shaikh Buhari Siriddawa.


Za'a dai fara aikin Masallacin ne da zarar injiniyoyi sun kammala zanen taswirar masallacin.


Alhaji Yahaya Buhari Siriddawa ya yi alkawarin cigaba da aikin Masallacin har ganin an kammala aikin cikin aljihun sa da yardar Allah.


Margayi Shaikh Buhari Siriddawa dai ya shafe sama da shekaru 45 yana rike da Sarautar Sarkin Malaman Sokoto. Inda ya rasu daya ga watan Azumin Ramadan da ya gabata. Wanda ya yi daidai da kwanan watan 24/4/2020.


Hakan ya sa Alhaji Yahaya Buhari Siriddawa ya yi tunanin gina masallacin Juma'ar domin zamowa sadakatun jariya ga Ruhin mahaifinsa.


Muna rokon jama'ar Musulmi da mu taya shi da addu'a domin samun nasara akan wannan aikin alheri da Alhaji Yahaya Buhari Siriddawa yake kokarin yi.


SOURCE : RARIYA BY Ahmad Bello Madunka Sokoto

November 11, 2020

NEWS : Mun Kashe Naira Bilyan 2.2 Wajen Addu'ar Kawo Karshen Boko Haram, Kamar Yadda Shaidan Dasuki Ya Bayyanawa Kotu

 




Jami'in binciken hukumar hana almundahana da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, Adariko Micheal, a ranar Laraba ya bayyana abinda aka yi da kudin makaman da ake zargin Dasuki da karkatarwa.


Micheal ya ce an kashe naira 2.2 billion kan addu'ar kashe karshen Boko Haram a Nijeriya da Sauidyya, kamar yadda Premium Times ta ruwaito.


Jami'in ya bayyana hakan ne yayin da yake magana a matsayin shaida a kotu a shari'ar Sambo Dasuki, tsohon mai baiwa kasa shawara lokacin gwamnatin Jonathan wanda ake zargi da wawushe kudin makamai dala bilyan biyu.

November 11, 2020

LET'S TALK : GYARAN TARBIYYA ( Alakar 69 Da Masu A Daidaita Sahu )

 



Da farko zan dan fadi tarihin mawakin kafin na fadi dalilin yin wannan rubutu.


Sunan sa Danieal Hernandaz. An haife shi a kasar Amurka a shekarar (8 may 1996) amma an fi saninsa da 69. Mawaki ne kuma marubuci sannan yana hip pop, ya bayyana a shekarar 2012, amma ya yi suna a shekarar 2017 bayan da ya saki wata wakarsa mai suna Gummo.




Cikakken arne ne kuma mai aikata manyan laifukka, babu irin laifin da ba ya aikatawa. Sannan kuma yana cikin kungiya ta masu tsafi. A shekarar 2018 an yanke masa hukunci zaman gidan yari na shekar 4 saboda kama shi da aika laifin zina da kananan yara, daga baya aka bada belinsa.


Ko a shekarar da ta gabata an kama shi da aikakata laifin yi wa wata karamar yarinya fyade kuma dama can ana zarginsa da laifin harka da miyagun kwayoyi, inda aka yanke masa hukuncin awa 1000hrs  a gidan yari saboda a kasarsu akwai irin wannan hukuncin.





Sannan an kuma kama shi a lokacin corona sakamakon karya dokar kulle, inda aka kai shi gidan maza kuma ya fito a ranar 4 ga watan Satumba.


Wannan mutumin cikakken dan iska ne kuma ya shahara kuma ko a Amurka ana kyamatar irinsa da masu halinsa.


DALILIN YIN WANNAN RUBUTU


Na dade ina so na yi wannan dan tsokaci amma abinda ya kuma tuna min shine yadda 'yan uwanmu masu adaidaita suka mayar da wannan mutum kamar allon rantsuwa kuma suke alfahari da saka hoton sa a jikin abin nema na kalaci, suna saka hotonsa a ko ina kamar kasan danja ta baya da gurin zaman fasinja, wasu ma ka ga sun sa a baya wajan da za ka iya hango wanda yake ciki ko kuma gaban babur din. Ya danganta.




Wai a haka sai ka cika kwaro ma kenan ko kuma babban yaro kuma da yawansu zai yi matukar wuya ka irga guda biyar baka ga wannan hoto ba kamar shi yake ba su haya ko kuma nasa ne babur din.




Ni dai a ganina da yawa basu san wane 69 ba ko kuma kawai abin nan ne na na ga wane ya sa bari ni ma na sa, ko kuma don ado.


To gaskiya wannan kuskure ne kuma ya kamata mu kyautata abin neman arzikin mu kuma mu tsaftace zukatan mu idan ya zama dole sai ka sa hoto to gwanda kasa hoton akuya ko jaki dan ya fi wannan mutumin ko a gurin Allah.


Allah ka gyara mana alumarmu ka tsabtace ta ka sa mana kishin addinin mu sannan ka sa maka gyamtar wanda baya sonka kowaye.


SOURCE : RARIYA By Abdulrahman Muhammad Sharada

(Alwazwazee)

Tuesday, November 10, 2020

November 10, 2020

LET'S TALK : SHARRIN BESTIE ( Aure na sharin lalacewa )

 




Aslm aunty nusaiba Dan A llah ki mn posting a group naki

and hide my identity please    January zany!aure da saurayina,munyi shekara  daya  da  rabimuna soyayya, yana yawan yimln maganar kan\varsa Aisha irin yana

sonta sosae he cares about her,  se da aurenmu ya kusa na gane Ashe cousin sister nasa ceh a gidansu ta

taso tun tana 2yrs, ban wani damu ba nayitunanin

shakuwace a tsakan insu.Abunda yake damuna ynxu komai in xanyi se yace mn seya tambayi Aisha ,yana hada lefe ya tambayenl v1ane color nakeso ma trolley nace

masa blue, after 2days yace man red ya saya Aisha tace masa red yafi kyau next mukai maganr mother eve da mamana xa tayi shikuma yace xeyi dlnner, ina ta shiri nida kawayena se yaxo yace man ya fasa dinner baxe iya wasting kudinshi ya kama hall me tsada ba Aisha tace yayi saving kudinsa ..raina be gama baci ba seda ya canza magnar dress code da zamuyi ranar kamu already mun siya kayan yazo yana fadin cream color ba zai masa

kyau ba light blue zeyi Aisha tace kalar farare be   , wlh ko mganar uwarsa bayaji kamar ta cousin dinsa ..na tsani yarinyar gashihad want gadara take mun da muka hadu wajen dinki

Dan Alla h Ina neman shawarar yan uwana mata ya xanyi?

Kar ayl auren nasha wahala In rabu dashltun yanzu ko kuwa?




AISHA'S REPLY 


Aysha Sageer Maje

Har kin isa ki kawo qarata Facebook Dan uwarki saboda ke na bude account, kin kawoni cikin gidadawan mata harda masu zagina idan baki fasa abunda suke fada miki ba bakya kaunar Allah da annabi ,babbar yayarki ma na girmeta ballantana ke karan kada miya  

Idan naga dama wlh baxaki auri usman ba, jahila yar talakawa ae matsalar talaka kenan, meyasa kikace ai  hiding sunanki ? Matsoraciya ! inada qawa a group din har screenshot tayi man ana nan ana ta zagina shiyasa tun safe gabana yake faduwa , mayya  Ki fada musu kanki mana yadda zasuji dadin baki shawara (amra aliyu garo) ni ba yarinya bace daxakiyi man irin wannan sakarcin kuma mu zuba mu gani! Yar talaka"









November 10, 2020

LET'S TALK : My wife met someone on Facebook ( she doesn't know that I am the new guy with a fake account )




My wife met someone on Facebook,their thing is going on for almost 4weeks now.

The guy is unemployed.as soon as I leave for work they start

chatting.she sends him airtime and money.last week she told me about her sick aunt and she needed money to send to her,it was a lie.she sent R5OO to her guy.She told the guy that she Is happy with me and she is doing this just for fun.

They spoke about sex and they agreed to do it on their first date, the guy

told my wife not to have sex with me for at least one week before the day because he wants her fresh, from last week she is telling me that she is not ok to sleep with me.

They will meet on Thursday and she doesn't know that I am the new guy with a fake account.


November 10, 2020

VIDEO : Deezell Ft Dj AB - BANAJI ( Official Video )

 



Finally the wait is over as promised Deezell Deezell released  most anticipating video of the time " BANAJI Official Video " the video which is shoot in Dubai by one of the dopest director. Watch the video and let us know what you think about it by commenting in the comments section below. 

Sunday, November 8, 2020