Post Top Ad

Post Top Ad

Wednesday, November 11, 2020

NEWS : Mun Kashe Naira Bilyan 2.2 Wajen Addu'ar Kawo Karshen Boko Haram, Kamar Yadda Shaidan Dasuki Ya Bayyanawa Kotu

 




Jami'in binciken hukumar hana almundahana da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, Adariko Micheal, a ranar Laraba ya bayyana abinda aka yi da kudin makaman da ake zargin Dasuki da karkatarwa.


Micheal ya ce an kashe naira 2.2 billion kan addu'ar kashe karshen Boko Haram a Nijeriya da Sauidyya, kamar yadda Premium Times ta ruwaito.


Jami'in ya bayyana hakan ne yayin da yake magana a matsayin shaida a kotu a shari'ar Sambo Dasuki, tsohon mai baiwa kasa shawara lokacin gwamnatin Jonathan wanda ake zargi da wawushe kudin makamai dala bilyan biyu.

No comments:

Post a Comment