Post Top Ad

Post Top Ad

Tuesday, October 2, 2018

NEWS: Labari cikin hotuna Tsohon gwamnan Katsina ya raka diyar shi dakin auren ta

Ibrahim Shema ya raka diyar shi har dakin aure ta bayan ya daura mata aure ga Huzaifa.



Ba saban ba, tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shema, ya raka babban diyar shi zuwa dakin aurenta bayan ya daura mata aure.


Bayar yadda al'adda ta tanadar, bayan shagulgulan bikin aure, iyaye sukan raka amarya zuwa dakin mijin ta. Mafi yawanci iyaye mata ke raka amarya dakin aure sai dai tsohon gwamnan bai gaza nuna kaunar dake tsakanin sa da diyar shi inda ya raka ta tare da rike hannun ta har zuwa dakin ta.














Kamar yadda za'a gani cikin kayatattun hotuna da aka fitar na bikin an gan inda amaryar take kukan rabuwa da iyalen ta.

Aisha Ibrahim Shema ta amarce ga angon ta Huzaifa a makon da shude kana anyi shagalin bikin auren su a garin Abuja.

No comments:

Post a Comment