Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya bayar da sanarwar cewa ya mikawa rundunar ‘yan sanda amsoshin tuhumar da ake yi masa a rubuce na hannu wajen fashin Bankin da aka yi a garin Offa da ke jihar Kwara, harin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama. Tun da farko dai, rundunar ‘yan sanda ta nuna bukaci Saraki ya rubuta mata matsayinsa kan harin a maimakon gabatar da kansa gaban rundunar.
Post Top Ad
Sunday, June 10, 2018
Home
NEWS
Shugaba Majalisa Abubakar Bukola Saraki Ya Mikawa Rundunar ‘Yan Sanda Amsoshin Tuhumar Da Ake Masa
Shugaba Majalisa Abubakar Bukola Saraki Ya Mikawa Rundunar ‘Yan Sanda Amsoshin Tuhumar Da Ake Masa
Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya bayar da sanarwar cewa ya mikawa rundunar ‘yan sanda amsoshin tuhumar da ake yi masa a rubuce na hannu wajen fashin Bankin da aka yi a garin Offa da ke jihar Kwara, harin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama. Tun da farko dai, rundunar ‘yan sanda ta nuna bukaci Saraki ya rubuta mata matsayinsa kan harin a maimakon gabatar da kansa gaban rundunar.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment